2 Kings 18:37 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Eliyakim ɗan Hilkiya, sarkin fada, da Shebna magatakarda, da Yowa ɗan Asaf, marubuci, suka je wurin Hezekiya da tufafinsu a kece, suka faɗa masa abin da shugaban sojojin ya faɗa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عٜىٰلِيَكِمْ طَنْ هِلْكِيَ شُوغَبَنْ غِدَنْ سَرْكِے دَ شٜىٰبْنَ مَرُبُوثِنْ سَرْكِے دَ يُواْوَ طَنْ أَسَڢْ مَرُبُوثِنْ تَارِيحِ، دُكَنْسُ سُكَذُواْ وُرِنْ هٜىٰزٜىٰكِيَ دَ رِيغُنَنْسُ عَيَاغٜىٰ، سُكَ غَيَ مَسَ مَغَنَرْ وَكِيلِنْ سَرْكِنْ أَسُّرِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Eliyakim ɗan Hilkiya, wanda yake wakilin gidan sarki, da Shebna magatakarda, da Yowa ɗan Asaf marubuci, suka zo wurin Hezekiya da tufafinsu ketattu, suka faɗa masa irin maganar da Rabshake ya yi.