2 Kings 18:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Hezekiya ya dogara ga Ubangiji, Allah na Isra’ila. Ba a yi wani kamar sa ba cikin dukan sarakunan Yahuda; ko kafin shi, ko kuma bayansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے هٜىٰزٜىٰكِيَ يَدُواْغَرَ غَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ؞ سَبُواْدَ حَكَ بَعَسَامِ وَنِ سَرْكِے كَمَرْسَ دَغَ ثِكِنْ دُكَنْ سَرَاكُنَنْ يَهُودَ بَ، وَطَنْدَ سُكَيِ مُلْكِ أَغَبَنْسَ كُواْ عَبَايَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Hezekiya ya dogara ga Ubangiji Allah na Isra'ila. Ba a sami kamarsa a cikin dukan sarakunan Yahuza ba, waɗanda suka yi sarauta a gabansa, ko waɗanda suka yi bayansa.