2 Kings 19:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ku faɗa wa Hezekiya sarkin Yahuda, kada ka bar allahn da kake dogara gare shi yă ruɗe ka cewa, ‘Urushalima ba za tă fāɗi a hannun sarkin Assuriya ba.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«كُثٜىٰ وَ سَرْكِے هٜىٰزٜىٰكِيَ نَ يَهُودَ، ‹كَدَ كَيَرْدَ اللَّهْ نْكَ وَنْدَ كَكٜىٰ دُواْغَضَ عَكَيْ يَرُوطٜىٰكَ ثٜىٰوَ بَذَاعَ بَادَ عُرُوشَلِيمَ أَ حَنُّنْ سَرْكِنْ أَسُّرِيَ بَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ku faɗa wa Hezekiya Sarkin Yahuza, kada ya yarda Allahnsa wanda yake dogara gare shi ya yaudare shi da yi masa alkawari, cewa Sarkin Assuriya ba zai ci Urushalima ba.