2 Kings 19:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Da gaske ne, ya Ubangiji, cewa sarakunan Assuriya sun hallakar da waɗannan al’ummai da ƙasashensu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَغَسْكِيَ كَمْ، يَا يَهْوٜىٰهْ ، سَرَاكُنَنْ أَسُّرِيَ سُنْ هَلَّكَرْ دَ أَلْعُمَّيْ دَ ڧَسَاشٜىٰ دَيَوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A gaskiya kam, ya Ubangiji, sarakunan Assuriya sun lalatar da al'ummai da ƙasashensu.