2 Kings 19:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sun jefar da allolinsu cikin wuta, suka hallaka su, gama ba alloli ba ne, katakai ne da kuma duwatsu, ayyukan hannuwan mutane.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُنْ كُمَ جٜىٰڢَرْ دَ أَلُّواْلِنْ أَلْعُمَّنْ عَثِكِنْ وُتَا سُكَ هَلَاكَسُ، غَمَا سُو غُمَكَنٜىٰ، صِڢُّواْڢِنٜىٰ كَوَيْ وَطَنْدَ یَنْ أَدَمْ سُكَيِ دَ حَنُّوَنْسُ دَغَ إِتَاثٜىٰ دَ دُوَڟُو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sun jefar da gumakansu cikin wuta, gama su ba Allah ba ne, amma ayyukan hannuwan mutane ne, waɗanda aka yi da itace da dutse, saboda haka an iya a hallaka su.