2 Kings 19:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ishaya ɗan Amoz ya aika da saƙo zuwa wurin Hezekiya cewa, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, na ji addu’arka game da Sennakerib sarkin Assuriya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِشَايَ طَنْ أَمُواظْ يَعَيْكَ وَ هٜىٰزٜىٰكِيَ دَ سَڧُواْ يَثٜىٰ، «إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ، ‹نَجِ أَدُّعَرْكَ غَمٜىٰدَ سَرْكِے سٜىٰنَّكٜىٰرِبْ نَ أَسُّرِيَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Ishaya, ɗan Amoz, ya aika wa Hezekiya cewa, “Ubangiji Allah na Isra'ila ya ji addu'arka, ya kuma amsa.”