2 Kings 19:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Saboda haka ga abin da Ubangiji ya ce game da sarkin Assuriya, “Ba zai shiga birnin nan ba ko yă harba kibiya a nan. Ba zai kusace ta da garkuwa ko yă yi mata zoben yaƙi ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«سَبُواْدَ حَكَ، إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ غَمٜىٰدَ سَرْكِنْ أَسُّرِيَ، « ‹بَذَيْ شِغَ بِرْنِنَّنْبَ، كُواْ يَهَرْبِے كِبِيَ عَثِكِنْتَ، كُواْ كُوَ يَذُواْ مَتَ دَ غَرْكُوَ، كُواْ يَتَارَ ڧَسَا دُواْمِنْ يَهَوْ تَكَتَنْغَرْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka Ubangiji ya ce, “Sarkin Assuriya ba zai zo birnin ba, ko ya harba kibiya, ko ya zo kusa da shi da garkuwa, ko ya tsiba masa tudu.