2 Kings 2:23 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Daga nan sai Elisha ya tafi Betel. Yayinda yake tafiya a hanya, sai waɗansu matasa suka fito daga cikin gari, suka yi masa dariya suna cewa, “Ka haura, ya kai mai kai marar gashi! Ka haura, kai mai kai marar gashi!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ أَلْيَسَعَ يَبَرْ يٜىٰرِكُواْ ذَاشِ بٜىٰتٜىٰلْ، يَنَ عَكَنْ حَنْيَ سَيْ يَسَدُ دَ وَطَنْسُ يَارَا مَظَا وَطَنْدَ سُكَ ڢِتُواْ دَغَ وَنِ غَرِ؞ يَارَنْ سُكَ ڢَارَ مَسَ غُواْرِ سُنَ ثٜىٰوَ «تَڢِے! تَڢِے! كَيْ مَيْ كَنْ عُنْغُلُ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Daga nan Elisha ya haura zuwa Betel. A hanya sai ga waɗansu samari sun fito daga cikin gari, suna yi masa eho, suna cewa, “Ka bar wurin nan, kai mai saiƙo.”