2 Kings 2:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Iliya ya ce masa, “Ka dakata a nan, Ubangiji ya aike ni Urdun.” Sai Elisha ya ce masa, “Muddin Ubangiji yana a raye, kai kuma kana raye, ba zan rabu da kai ba.” Saboda haka suka ci gaba da tafiya tare.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ إِلْيَاسُ يَثٜىٰ مَسَ «إِنَ ضُواْڧُوانْكَ كَدَكَتَ أَنَنْ، غَمَا يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ إِنْ تَڢِے كُواْغِنْ يُواْدَنْ؞» عَمَّا أَلْيَسَعَ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «نَا ضَنْڟٜىٰ دَ سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ مَيْ رَيْ دَ كُمَ رَنْكَ ثٜىٰوَ بَذَنْبَرْ كَبَ؞» سَيْ سُكَ تَڢِے تَرٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Iliya ya ce masa, “Ina roƙonka, ka dakata a nan, gama Ubangiji ya aike ni zuwa Kogin Urdun.” Amma Elisha ya ce, “Na rantse da Ubangiji da kuma kai kanka, ba zan rabu da kai ba.” Saboda haka suka tafi tare.