2 Kings 20:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A kwanakin nan sai Hezekiya ya kamu da rashin lafiya har ya kusa mutuwa. Sai annabi Ishaya ɗan Amoz ya zo wurinsa ya ce, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ka kintsa gidanka domin za ka mutu, ba za ka warke ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَݣُونَكِنْنَنْ هٜىٰزٜىٰكِيَ يَكَمُ دَ رَشِنْ لَاڢِيَ حَرْ يَكُسَ مُتُوَ؞ سَيْ أَنَّبِے عِشَايَ طَنْ أَمُواظْ يَذُواْ وُرِنْسَ، يَثٜىٰ مَسَ «إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، ‹كَشِرْيَ غِدَنْكَ غَمَا بَذَاكَيِ رَيْبَ، ذَاكَ مُتُ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A waɗannan kwanaki sai Hezekiya ya yi rashin lafiya har yana gab da mutuwa. Sai annabi Ishaya, ɗan Amoz, ya zo wurinsa, ya ce masa, “Ubangiji ya ce, ka kintsa gidanka, gama mutuwa za ka yi, ba za ka warke ba.”