2 Kings 20:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai annabi Ishaya ya tafi wurin Sarki Hezekiya ya tambaye shi ya ce, “Me mutanen nan suka ce, kuma daga ina suka fito?” Sai Hezekiya ya ce, “Daga ƙasa mai nisa. Daga Babilon.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَنَّبِے عِشَايَ يَذُواْ وُرِنْ سَرْكِے هٜىٰزٜىٰكِيَ يَثٜىٰ مَسَ «دَغَ إِنَا نٜىٰ مُتَنٜىٰنَّنْ سُكَ ڢِتُواْ؟ مٜىٰنٜىٰنٜىٰ كُمَ سُكَثٜىٰ مَكَ؟» هٜىٰزٜىٰكِيَ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «سُنْ ڢِتُواْ دَغَ وَتَ ڧَسَا مَيْ نِيسَ، وَتُواْ دَغَ ڧَسَرْ بَابِيلَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai annabi Ishaya ya tafi wurin sarki Hezekiya ya ce masa, “Daga ina ne waɗannan mutane? Me suka ce maka?” Hezekiya ya amsa, ya ce, “Sun zo daga ƙasa mai nisa, wato Babila.”