2 Kings 20:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Lokaci yana zuwa da za a kwashe kome a fadanka da kuma dukan abubuwan da kakanninka suka tara har yă zuwa yau, a kai su Babilon. Ba abin da za a rage, in ji Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
‹لَلَّيْ ݣُونَكِے سُنَ ذُوَا عِنْدَ ذَاعَ ݣُوشِ دُكْ أَبِنْدَ يَكٜىٰ ثِكِنْ غِدَنْكَ دَ دُكَنْ أَبُبُوَنْ دَ كَاكَنِّنْكَ سُكَيِ أَجِيَ حَرْ ذُوَا يَوْ؞ ذَاعَݣُوشٜىٰسُ دُكَ ذُوَا بَابِيلَ؞ بَابُوَنِ أَبِنْدَ ذَاعَ بَرِ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
‘Lokaci yana zuwa da za a kwashe duk abin da yake cikin gidanka, da abin da kakanninka suka tanada, zuwa Babila.