2 Kings 20:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kafin Ishaya yă bar tsakiyar filin gida, sai maganar Ubangiji ta zo masa cewa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِشَايَ يَتَاشِ يَبَرْ سَرْكِے، عَمَّا كَاڢِنْ يَوُثٜىٰ ڟَكِيَرْ ڢِيلِنْ غِدَنْ سَرْكِے، سَيْ كَلْمَرْ يَهْوٜىٰهْ تَذُواْ وُرِنْسَ ثٜىٰوَ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kafin Ishaya ya fita daga filin tsakiyar fādar, sai Ubangiji ya yi magana da shi, ya ce,