2 Kings 20:5 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
โKa koma ka ce wa Hezekiya, shugaban mutanena, โGa abin da Ubangiji Allah na mahaifinka Dawuda ya ce, na ji adduโarka na kuma ga hawayenka; zan warkar da kai. A rana ta uku daga yau za ka haura zuwa haikalin Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ยซูููุงูู
ูุ ููุซูููฐ ูู ููููฐุฒูููฐูููู ุณูุฑููููู ู
ูุชูููููฐูู ุซูููฐูู โนุงููููุฌู ููููููููฐูู ุงูููููู ูููููููููู ุฏูุงููุฏูุ ููุฌู ุงููุฏููุนูุฑูููุ ููููู
ู ุบู ููููููููฐููููุ ุญฺูงฺููงู ุฐููู ููุฑูููุฑู ุฏูููููุ ุงูู ุฑูุงูู ุชู ุนููู ุฐูุงูู ููููุฑู ูููู ุณูุฌููุฏู ุนูุซููููู ุบูุฏููู ููููููููฐูู ุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
โKa koma, ka faษa wa Hezekiya sarkin jama'ata cewa, โNi Ubangiji Allahn kakanka, Dawuda, na ji roฦonka, na kuma ga hawayenka, saboda haka zan warkar da kai, a rana ta uku kuwa za ka haura zuwa Haikalin Ubangiji.