2 Kings 20:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ishaya ya ce, “A kwaɓa ɓaure.” Sai aka yi haka, aka shafa wa marurun, ya kuma warke.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِشَايَ يَثٜىٰ «عَكَٰوُاْ دُنْڧُلٜىٰنْ ٻَوْرٜىٰنْ دَ عَكَ دَكَ، أَ مَنّٜىٰ مَسَ أَ مَرُورُنْ دُواْمِنْ يَوَرْكٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Ishaya ya ce, “Ku yi masa farsa da ɓaure, marurun zai warke.”