2 Kings 21:1 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Manasse yana da shekara goma sha biyu saโad da ya zama sarki, ya yi mulki shekara hamsin da biyar a Urushalima. Sunan mahaifiyarsa Hefziba.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ู
ูููุณููููฐ ููููุฏู ุดูููฐููุฑูุง ุบููุงูู
ูุดูุง ุจููู ุณูุนูุฏูู ฺููขูุงุฑู ู
ูููููุ ูููู ู
ููููู ุดูููฐููุฑูุง ุญูู
ูุณููู ุฏู ุจูููุฑู ุงูู ุนูุฑููุดููููู
ูุ ุณูููููู ู
ูุงู
ูุฑูุณู ููููฐฺขูุธูุจูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Manassa yana da shekara goma sha biyu sa'ad da ya ci sarauta. Ya yi shekara hamsin da biyar yana sarauta a Urushalima. Sunan tsohuwarsa kuwa Hefziba.