2 Kings 21:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Manasse, sarkin Yahuda ya aikata waɗannan ƙazantattun zunubai. Ya aikata mugunta fiye da ta Amoriyawan da suka riga shi, ya kuma sa Yahuda ta bauɗe ta wurin yin zunubi saboda gumakansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«سَرْكِے مَنَسّٜىٰ نَ يَهُودَ يَعَيْكَتَ وَطَنَّنْ أَبُبُوَ مَاسُ بَنْ ڨَمَ؞ يَعَيْكَتَ مُوغَيٜىٰ أَبُبُوَ ڢِيٜىٰدَ أَمُواْرِيَاوَا وَطَنْدَ سُكٜىٰ عَڧَسَرْ تُنْدَا كَاڢِنْ شِ؞ يَكُمَسَا مُتَنٜىٰنْ يَهُودَ سُكَيِ ذُنُوبِ تَوُرِنْ بِنْ غُمَكَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Tun da yake Manassa, Sarkin Yahuza, ya aikata waɗannan abubuwa masu banƙyama, ya kuma aikata mugayen abubuwa fiye da dukan abin da Amoriyawa, waɗanda suka riga shi, suka aikata, ya kuma sa mutanen Yahuza su yi zunubi saboda gumakansa,