2 Kings 21:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
domin sun aikata mugunta a idanuna, suka kuma tsokane ni tun daga ranar da kakanninsu suka fito daga Masar, har yă zuwa yau.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَكَ ذَيْ ڢَرُ، سَبُواْدَ مُتَنٜىٰنَ سُنْ عَيْكَتَ مُغُنْتَا أَعِدُواْنَ، سُكَسَا نَيِڢُشِے تُنْ رَانَرْ دَ كَاكَنِّنْسُ سُكَ ڢِتُواْ دَغَ مَصَرْ، حَرْ ذُوَا يَوْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
saboda sun aikata mugunta a gabana, suka tsokane ni in yi fushi tun ranar da kakanninsu suka fito daga Masar har wa yau.”