2 Kings 21:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ban da haka ma, Manasse ya zub da jinin marasa laifi har ya cika Urushalima daga wannan ɓangare zuwa wancan, ban da zunubin da ya sa Yahuda ta aikata, ta haka suka yi mugunta a gaban Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَنَسّٜىٰ كُوَ يَكَكَّشٜىٰ مَرَسَ لَيْڢِے دَيَوَ، حَرْ يَثِكَ عُرُوشَلِيمَ دَ جِنِنْسُ دَغَ وَنَّنْ غٜىٰڢٜىٰ ذُوَا وَنْثَنْ غٜىٰڢٜىٰ، بَنْدَ ذُنُوبِنْدَ يَسَا مُتَنٜىٰنْ يَهُودَ سُكَيِ، سُكَ عَيْكَتَ مُغُنْتَا أَعِدَانُنْ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Banda wannan kuma Manassa ya kashe adalai har ya cika Urushalima daga wannan gefe zuwa wancan da jininsu, banda zunubin da ya sa mutanen Yahuza su yi, har suka aikata abin da yake mugu a gaban Ubangiji.