2 Kings 21:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Manasse ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a lambun fadansa, lambun Uzza. Sai Amon ɗansa ya gāje shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَنَسّٜىٰ يَكُواْمَ غَ كَاكَنِّنْسَ، عَكَ بِنّٜىٰشِ ثِكِنْ غُواْنَرْ غِدَنْسَ، أَغُواْنَرْ عُظَّ؞ سَيْ أَمُوانْ طَنْسَ يَغَاجٜىٰشِ يَذَمَ سَرْكِے؞ ﴿شٜىٰكَرَا 642-640 كَاڢِنْ حَيْڢُوَرْ عِيسَىٰ ﴾
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Manassa ya mutu, aka binne shi a lambun gidansa a gonar Uzza. Ɗansa Amon ya gāji gadon sarautarsa.