2 Kings 21:9 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma mutanen ba su kasa kunne ba. Manasse ya ษ“ad da su, har suka yi muguntar da ta fi ta alโ€™umman da Ubangiji ya hallaka a gaban Israโ€™ilawa.
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ุนูŽู…ู‘ูŽุง ุฌูŽู…ูŽุนูŽุฑู’ ุงู•ูุณู’ุฑูŽูฐู“ุกููŠู„ูŽ ุจูŽุณูุฌูุจูŽุž ู…ูŽู†ูŽุณู‘ูœู‰ูฐ ูŠูŽุณูŽุงุณู ุณููƒูŽ ุนูŽูŠู’ูƒูŽุชูŽ ู…ูุบูู†ู’ุชูŽุง ฺขููŠูœู‰ูฐุฏูŽ ุงู”ูŽู„ู’ุนูู…ู‘ูŽู†ู’ ุฏูŽ ูŠูŽู‡ู’ูˆูœู‰ูฐู‡ู’ ูŠูŽูƒููˆุงู’ุฑูŽ ุฏูŽุบูŽ ฺงูŽุณูŽุฑู’ ุฏููˆุงู’ู…ูู†ู’ ู…ูุชูŽู†ูœู‰ูฐู†ู’ ุงู•ูุณู’ุฑูŽูฐู“ุกููŠู„ูŽ ุณูุฐูŽูˆู’ู†ูŽ ุงู”ูŽูˆูุฑูู†ู’ุž
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma mutanen Yahuza ba su kasa kunne ba. Manassa kuma ya yaudare su, suka aikata mugunta fiye da abin da al'umman da Ubangiji ya hallaka a gaban jama'ar Isra'ila suka aikata.