2 Kings 22:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ta ce musu, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, ku faɗa wa mutumin da ya aike ku wurina,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ تَثٜىٰمُسُ «غَا سَڧُوانْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ ذُوَاغَ مُتُمِنْدَ يَعَيْكٜىٰكُ وُرِينَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ta ce musu, “Ubangiji Allah na Isra'ila ya ce, a faɗa wa mutumin da ya aiko ku gare ni,