2 Kings 23:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yosiya ya yayyanka dukan firistoci na waɗannan masujadan kan tuddai, ya kuma ƙone ƙasusuwan mutane a kansu. Sa’an nan ya koma Urushalima.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَكَشٜىٰ دُكَنْ ڢِرِسْتُواْثِنْ دَسُكٜىٰيِنْ حِدِمَ أَوُرَارٜىٰنْ سُجَّدَ عَكَنْ تُدَّيْ؞ يَكُمَ ڧُواْنٜىٰ ڧَسُسُوَنْ مُتَنٜىٰ عَكَنْسُ؞ سَعَنً يَكُواْمَ عُرُوشَلِيمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuma karkashe dukan firistocin matsafai na kan tuddai a bisa bagadan da suke can. Ya ƙone ƙasusuwansu a bisa bagadan. Sa'an nan ya komo Urushalima.