2 Kings 23:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sarkin ya ba da umarnin nan ga dukan mutane, cewa, “Ku yi Bikin Ƙetarewa ga Ubangiji Allahnku, yadda aka rubuta a Littafin Alkawari.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے يُواْسِيَا يَعُمَرْثِ دُكَنْ مُتَنٜىٰ يَثٜىٰ «كُكِيَايٜىٰ بِكٍ ڧٜىٰتَرٜىٰوَ غَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ، كَمَرْ يَدَّ يَكٜىٰ أَرُبُوثٜىٰ عَثِكِنْ وَنَّنْ لِتَّڢِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki Yosiya kuwa ya umarci dukan mutane, ya ce, “Ku kiyaye Idin Ƙetarewa ga Ubangiji Allahnku kamar yadda aka rubuta a littafin alkawari.”