2 Kings 23:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, yadda kakanninsa suka yi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے يٜىٰهُواْوَهَظْ يَعَيْكَتَ مُغُنْتَا أَعِدُوانْ يَهْوٜىٰهْ ، كَمَرْ يَدَّ كَاكَنِّنْسَ سُكَيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji kamar yadda kakanninsa suka yi.