2 Kings 24:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya kwashi dukan mutanen Urushalima zuwa bauta, ya kwashi dukan fadawa, da mayaƙa, da masu sana’a, da maƙera, yawansu ya kai dubu goma. Ba wanda ya ragu, sai matalautan ƙasar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِنْ بَابِيلَ يَݣُوشِ مُتَنٜىٰنْ عُرُوشَلِيمَ دُكَ يَتَڢِے دَسُو؞ سُنْ حَطَ دَ مَنْيَنْ مُتَنٜىٰ دَ دُكَنْ مَنْيَنْ سُواْجُواْجِ دَ دُكَنْ مَاسُ سَنَعَرْ حَنُّ دَ مَاسُ عَيْكِنْ ڧٜىٰرَرْ ڧَرْڢٜىٰ؞ يَوَنْ مُتَنٜىٰنْ دُكَ سُنْ كَيْ دُبُو غُواْمَ؞ بَابُوَنْدَ عَكَ بَرِ عَڧَسَرْ، سَيْدَيْ مَڢِے تَلَوْثِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Nebukadnezzar ya kwashe dukan mutanen Urushalima, da dukan hakimai da dukan jarumawa, da masu sana'a, da maƙera, har sun kai dubu goma (10,000). Ba wanda ya ragu sai dai matalautan ƙasar.