2 Kings 24:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zedekiya yana da shekara ashirin da ɗaya da ya zama sarki, ya kuma yi mulki shekara goma sha ɗaya a Urushalima. Sunan mahaifiyarsa Hamutal ’yar Irmiya; mutuniyar Libna.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
صَدِڧِيَ يَنَدَ شٜىٰكَرَا عَشِرِنْ دَ طَيَ دَ يَڢَارَ مُلْكِ؞ يَيِ مُلْكِ شٜىٰكَرَا غُواْمَشَا طَيَ أَ عُرُوشَلِيمَ؞ سُونَنْ مَامَرْسَ هَمُتَلْ یَرْ إِرْمِيَ مُتُمِنْ لِبْنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zadakiya yana da shekara ashirin da ɗaya sa'ad da ya ci sarauta. Ya yi mulki a Urushalima shekara goma sha ɗaya. Sunan tsohuwarsa Hamutal, 'yar Irmiya, mutumin Libna.