2 Kings 25:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan mayaƙan Babilon a ƙarƙashin umarnin babban hafsan matsaran sarki, suka rushe katangar Urushalima.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ دُكَنْ سُواْجُواْجِنْ بَابِيلَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ تَرٜىٰدَ نٜىٰبُظَرَدَنْ سُكَ رُشٜىٰ كَتَنْغَرْ دَتَكٜىٰوَيٜىٰ عُرُوشَلِيمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dukan sojojin Kaldiyawa waɗanda suke tare da shugaban, suka rushe garun da yake kewaye da Urushalima.