2 Kings 25:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Haka birnin ta kasance a kewaye har shekara ta goma sha ɗaya ta mulkin Zedekiya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَكَ كٜىٰوَيٜىٰ بِرْنِنْ دَ يَاڧِ حَرْ ذُوَا شٜىٰكَرَا تَغُواْمَشَا طَيَ تَمُلْكٍ سَرْكِے صَدِڧِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Aka kewaye birnin da yaƙi har shekara ta goma sha ɗaya ta sarautar Zadakiya.