2 Kings 25:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ganin haka sai dukan mutane, babba da ƙarami, tare da shugabannin sojoji, suka tashi suka gudu zuwa ƙasar Masar, gama suna tsoron mutanen Babilon.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ، بَبَّ دَ ڧَرَمِ، تَرٜىٰدَ شُوغَبَنِّنْ سُواْجُواْجِ سُكَتَاشِ سُكَ غُدُ ذُوَا ڧَسَرْ مَصَرْ، غَمَا سُنَ ڟُواْرُوانْ مُتَنٜىٰنْ بَابِيلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai dukan mutane, manya da ƙanana, da shugabannin mayaƙa, suka tashi, suka gudu zuwa Masar, gama sun ji tsoron Kaldiyawa.