2 Kings 25:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A rana ta tara ta watan huɗu, lokacin da yunwa ta yi tsanani a birnin, babu kuma abinci domin mutane su ci.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَ تَتَرَ غَ وَتَنْ حُطُ، لُواْكَثِنْ دَ يُنْوَ تَيِ ڟَنَنِ عَبِرْنِنْ، كُمَ بَابُ عَبِنْثِ دُواْمِنْ مُتَنٜىٰ سُثِ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A kan rana ta tara ga watan huɗu, yunwa ta tsananta a birnin gama ba abinci domin mutanen ƙasar.