2 Kings 25:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka kashe ’ya’yan Zedekiya a gabansa, sa’an nan aka ƙwaƙule idanunsa. Suka daure shi da sarƙar tagulla, suka kai shi Babilon.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَ كَشٜىٰ یَیَ مَظَا نَ صَدِڧِيَ أَعِدَنُونْسَ؞ سَيْ سُكَ ثِثِّرٜىٰ مَسَ إِدَانُو سُكَسَا مَسَ سَرْڧَ، سُكَ طَوْكٜىٰشِ ذُوَا بَابِيلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Aka kashe 'ya'yansa maza a idonsa, sa'an nan aka ƙwaƙule masa idanu, aka kuma ɗaure shi da sarƙa, aka kai shi Babila.