2 Kings 3:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Elisha ya ce wa sarkin Isra’ila, “Ina ruwana da kai? Tafi wurin annabawan mahaifinka da annabawa mahaifiyarka.” Sai sarkin Isra’ila ya ce, “A’a, ai Ubangiji ne ya kira mu, mu sarakunan nan uku don yă bashe mu ga Mowab.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَلْيَسَعَ يَثٜىٰ وَسَرْكِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ «مٜىٰ يَهَطَنِ دَكَيْ؟ كَتَڢِے وُرِنْ إِرِنْ أَنَّبَاوَنْ بَابَنْكَ دَ أَنَّبَاوَنْ مَامَرْكَ؞» عَمَّا سَرْكِے يٜىٰهُواْرَمْ يَثٜىٰ «بَابُ؞ أَيْ، يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ يَتَرَمُ سَرَاكُنَنَّنْ عُكُ دُواْمِنْ يَبَادَمُو أَ حَنُّنْ مُواْوَبْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Elisha kuwa ya ce wa Sarkin Isra'ila, “Ina ruwana da kai? Tafi wurin annabawan tsohonka da na tsohuwarka.” Amma Sarkin Isra'ila ya ce masa, “A'a, ai, Ubangiji ya kirawo mu, mu sarakunan nan uku, domin ya bashe mu a hannun Mowabawa.”