2 Kings 3:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ya kuma ce, “Ga abin da Ubangiji ya ce, zan cika kwarin nan da tafkunan ruwa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَثٜىٰ «إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، ‹وَنَّنْ بُوسَشّٜىٰنْ ݣُورِ ذَيْثِكَ دَ تَڢْكُنَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce, “Ubangiji ya ce, ‘Ku haƙa kududdufai a kwarin nan.