2 Kings 4:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Matar wani daga ƙungiyar annabawa ta yi wa Elisha kuka ta ce, “Mijina, bawanka, ya mutu, ka kuma san yadda ya girmama Ubangiji. Amma ga shi yanzu mai binsa bashi ya zo yă kwashe ’ya’yana maza biyu su zama bayinsa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَتَرَانَ مَاتَرْ وَنِ دَغَ ثِكِنْ ڧُنْغِيَرْ أَنَّبَاوَا تَتَڢِے وُرِنْ أَلْيَسَعَ، تَكَيْ مَسَ كُوكَا تَثٜىٰ «مِجِنَ مَيْيِ مَكَ حِدِمَ يَمُتُ؞ كَكُمَ سَنِ ثٜىٰوَ شِے مَيْ ڟُواْرُوانْ يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ؞ عَمَّا غَاشِ، وَنِ مَيْبِنْسَ بَاشِ يَذُواْ دُواْمِنْ يَݣُوشِ یَیَنَ بِيُ سُذَمَ بَايِنْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Matar wani daga cikin ƙungiyar annabawa da ya rasu, ta kai kuka wurin Elisha, ta ce, “Maigidana, baranka, wato mijina, ya rasu, ka kuwa sani shi mai tsoron Ubangiji ne, amma wanda yake binsa bashi ya zo zai kwashe 'ya'yana biyu su zama bayinsa.”