2 Kings 4:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce wa bawansa Gehazi, “Kira mutuniyar Shunam nan.” Sai ya kira ta, ta zo ta tsaya a gabansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَثٜىٰ وَ غٜىٰهَظِ مَيْ مَسَ حِدِمَ يَتَڢِے يَكِرَا مَاتَرْ؞ سَيْ تَشِغَ تَڟَيَ أَغَبَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce wa baransa, Gehazi, “Kirawo matan nan.” Da ya kirawo ta, sai ta zo ta tsaya a gabansa.