2 Kings 4:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Elisha ya tambayi Gehazi ya ce, “Me za mu yi mata?” Sai ya amsa ya ce, “Ba ta da ɗa, ga shi kuma mijinta ya tsufa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَلْيَسَعَ يَثٜىٰ وَ غٜىٰهَظِ «تُواْ، مٜىٰنٜىٰنٜىٰ ذَنْيِ مَتَ؟» غٜىٰهَظِ يَثٜىٰ «أَيْ، بَاتَدَ طَا، كُمَ مِجِنْتَ يَڟُوڢَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Elisha ya ce, “To, me za a yi mata?” Sai Gehazi ya amsa ya ce, “Ai, ba ta da ɗa, mijinta kuwa tsoho ne.”