2 Kings 4:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Elisha ya ce, “Ka kira ta.” Sai ya kira ta, ta zo ta tsaya a bakin ƙofa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَلْيَسَعَ يَثٜىٰ «عَكِرَتَ تَذُواْ نَنْ؞» سَيْ تَذُواْ تَڟَيَ عَبَاكِنْ ڧُواْڢَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce, “Kirawo ta.” Da ya kirawo ta, sai ta zo ta tsaya a ƙofar ɗakin.