2 Kings 4:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Elisha ya ce mata, “War haka baɗi, za ki riƙe ɗa na kanki.” Sai ta ce masa, “A’a, ranka yă daɗe, mutumin Allah, kada ka ruɗi baiwarka!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَلْيَسَعَ يَثٜىٰ مَتَ «وَرْهَكَ شٜىٰكَرَا مَيْ ذُوَا ذَاكِ رِڧٜىٰ طَنْكِ دَ حَنُّوَنْكِ؞» تَا ثٜىٰ «أَعَ، رَنْكَيَدَطٜىٰ، مُتُمِنْ اللَّهْ ، كَدَ كَرُوطٜىٰنِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Elisha kuwa ya ce mata, “Baɗi war haka za ki rungumi ɗa na kanki.” Sai ta ce, “A'a, ya shugabana, mutumin Allah, kada fa ka yi mini ƙarya.”