2 Kings 4:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ta haka ta kama hanya ta tafi wurin mutumin Allah a Dutsen Karmel. Da ya hange ta daga nesa, sai mutumin Allah ya ce wa bawansa Gehazi, “Duba! Ga mutuniyar Shunam nan can!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ تَكَامَ حَنْيَ، تَتَڢِے وُرِنْ مُتُمِنْ اللَّهْ عَبَبَّنْ تُدُنْ كَرْمٜىٰلْ؞ سَعَدَّ مُتُمِنْ اللَّهْ يَهَنْ‌غُواْتَ تَنَ ذُوَا، سَيْيَثٜىٰ وَ غٜىٰهَظِ «غَا یَرْ غَرِنْ شُنٜىٰمْ ذُوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ta kama hanya, ta tafi wurin annabi Elisha a Dutsen Karmel. Sa'ad da annabi Elisha ya gan ta zuwa, sai ya ce wa Gehazi, wato baransa, “Duba, ga Bashunemiya can.