2 Kings 4:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka yi gudu ka tarye ta ka tambaye ta, ‘Lafiyarki? Mijinki yana nan lafiya? Yaronki yana nan lafiya?’ ” Ta amsa ta ce, “Kome lafiya yake.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يِغُدُ كَسَامٜىٰتَ، كَتَمْبَيٜىٰتَ كَثٜىٰ، ‹كِنْذُواْ لَاڢِيَ؟ مِجِنْكِ لَاڢِيَ يَكٜىٰ؟ طَنْكِ ڢَا؟› » سَيْتَأَمْسَ تَثٜىٰ «بَا كُواْمٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ruga ka tarye ta, ka tambayi lafiyarta, da ta mijinta, da ta ɗanta.” Ta amsa, ta ce, “Lafiya ƙalau.”