2 Kings 4:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Elisha ya ce, “Ki je wurin dukan maƙwabtanki, ki nemi tulunan da babu kome a ciki. Kada ki nemo kaɗan kawai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَلْيَسَعَ يَثٜىٰ مَتَ «تُواْ، كِتَڢِے وُرِنْ مَڨُوبْتَنْكِ، كِيِ أَرُوانْ تُلُنَ دَغَ غَرٜىٰسُ وَطَنْدَ بَاسُ دَكُواْمٜىٰ عَثِكِ؞ كِتَبَّتَا سُنَدَ يَوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ya ce mata, “Ki tafi ki yi aron tandaye da yawa daga maƙwabtanki waɗanda ba kome a ciki.