2 Kings 4:30 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma mahaifiyar yaron ta ce, “Muddin Ubangiji yana raye, kai kuma kana a raye, ba zan bar ka ba.” Saboda haka ya tashi ya bi ta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَثٜىٰنْ تَثٜىٰ وَ أَلْيَسَعَ «نَا ضَنْڟٜىٰ دَ سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ مَيْ رَيْ دَ كُمَ رَنْكَ، بَذَنْبَرْ كَبَ؞» دُواْمِنْ حَكَ سَيْ يَتَاشِ يَتَڢِے تَرٜىٰدَ عِتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai macen ta ce, “Na rantse da Ubangiji da kai kuma, ba zan bar ka ba.” Sai Elisha ya tashi, ya bi ta.