2 Kings 4:36 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Elisha ya kira Gehazi ya ce, “Kirawo mutuniyar Shunam.” Ya kuwa kira ta. Sa’ad da ta zo, sai Elisha ya ce mata, “Ɗauki ɗanki.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَلْيَسَعَ يَكِرَا غٜىٰهَظِ يَسَا مَامَرْ يَرُوانْ تَذُواْ؞ غٜىٰهَظِ يَكِرَوُاْتَ تَذُواْ؞ دَتَشِغَ سَيْ أَلْيَسَعَ يَثٜىٰ «كِطَوْكُواْ طَنْكِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya kira Gehazi ya ce, “Kirawo Bashunemiyar.” Sai ya kirawo ta. Da ta zo wurinsa, ya ce, “Ki ɗauki ɗanki.”