2 Kings 4:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da dukan tulunan suka cika, sai ta ce wa ɗanta, “Kawo mini wani tulu.” Amma ya amsa ya ce, “Ai, ba saura.” Sa’an nan man ya daina zuba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ تُلُنَنَّنْ سُكَ ثِكَ دُكَ، سَيْتَثٜىٰ وَطَنْتَ «كَكَٰوُاْ وَنِ تُلُ كُمَ؞» سَيْ يَثٜىٰ مَتَ «أَيْ بَابُوَنِ كُمَ!» سَيْ مَنْ يَدَيْنَ ظُبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da tandayen suka cika ta ce wa ɗanta, “Kawo mini wani tandu.” Ɗan kuwa ya ce mata, “Ai, ba saura.” Sai man ya janye.