2 Kings 5:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Na’aman ya tashi daga can da fushi yana cewa, “Na yi tsammani zai fito ne wurina yă tsaya, yă yi kira bisa ga sunan Ubangiji Allahnsa, yă kaɗa hannunsa inda kuturtar take, yă warkar da ni.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا نَعَمَنْ يَيِ ڢُشِے يَكَامَ حَنْيَ يَنَ ثٜىٰوَ «نَاثٜىٰ كُواْ أَنَّبِنْ ذَيْڢِتَ ذُوَا وُرِينَ، يَڟَيَ أَغَبَنَ، يَيِ أَدُّعَ غَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْسَ، سَعَنً يَسَا حَنُّنْسَ يَتَٻَ وُرِنْ دُواْمِنْ إِنْ وَرْكٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Na'aman ya husata, ya yi tafiyarsa, yana cewa, “Na yi tsammani zai fito ya zo wurina ne, ya tsaya, ya yi kira sunan Ubangiji Allahnsa ya kaɗa hannunsa a wurin kuturtar, ya warkar da ni.