2 Kings 5:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Na’aman da dukan masu hidimarsa suka koma wurin mutumin Allah. Na’aman ya tsaya a gaban mutumin Allah ya ce, “Yanzu na san cewa babu wani Allah a duk duniya sai a Isra’ila. Ina roƙonka ka karɓi kyauta daga hannun bawanka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَكُواْمَ وُرِنْ مُتُمِنْ اللَّهْ تَرٜىٰدَ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْسَ؞ يَذُواْ غَبَنْ أَلْيَسَعَ سَيْيَثٜىٰ مَسَ «يَنْذُ نَسَنِ ثٜىٰوَ بَابُ اللَّهْ كُواْعِنَ عَدُونِيَا سَيْ عَ إِسْرَٰٓءِيلَ؞ إِنَ ضُواْڧُوانْكَ، يَا مَيْغِرْمَ، كَكَرْٻِ ݣَوْتَادَغَ غَرٜىٰنِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuwa komo wurin annabi Elisha shi da jama'arsa duka, ya zo ya tsaya a gabansa, ya ce, “Yanzu na sani a duniya duka ba wani Allah banda na Isra'ila, saboda haka, sai ka karɓi kyauta daga wurina.”