2 Kings 5:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Gehazi ya bi Na’aman a guje. Da Na’aman ya hango shi yana zuwa a guje, sai ya sauka daga keken yaƙinsa ya tarye shi ya ce, “Lafiya?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ غٜىٰهَظِ يَبِے نَعَمَنْ أَغُجٜىٰ؞ سَعَدَّ نَعَمَنْ يَغَ وَنِ يَنَ بِنْسُ دَ غُدُ، سَيْ يَسَوْكَ دَغَ كٜىٰكٜىٰنْ دُواْكِنْ يَتَرْيٜىٰشِ يَثٜىٰ «لَاڢِيَ كُوَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gehazi kuwa ya bi bayan Na'aman. Da Na'aman ya ga wani yana biye da shi a guje, sai ya sauka daga karusarsa, ya juya ya tarye shi, ya ce, “In ce ko lafiya?”