2 Kings 5:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kuturtar Na’aman zai manne maka da zuriyarka har abada.” Sai Gehazi ya fita daga gaban Elisha a kuturce, fari fat kamar dusar ƙanƙara.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُواْمِنْ حَكَ ثُوتَرْ ڢَتَرْ جِكِنْ نَعَمَنْ ذَاتَ مَنّٜىٰ مَكَ دَ ذُرِيَرْكَ حَرْ أَبَدَا؞» غٜىٰهَظِ يَڢِتَ دَغَ غَبَنْ أَلْيَسَعَ دَ ثُوتَرْ ڢَتَرْ جِكِے، يَذَمَ ڢَرِ ڢَتْ كَمَرْ أَوْدُغَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka kuturtar Na'aman za ta kama ka, kai da zuriyarka har abada.” Haka kuwa ya fita a wurinsa kuturu, fari fat kamar auduga.