2 Kings 5:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ta ce wa uwargijiyarta, “Da dai shugabana zai ga annabin da yake Samariya, da annabin zai warkar da shi daga kuturtarsa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَتَرَانَ يَارِنْيَرْ تَثٜىٰ وَمَاتَرْ نَعَمَنْ «دَاعَثٜىٰ مَيْغِدَا ذَيْ تَڢِے وُرِنْ أَنَّبِنْدَ يَكٜىٰ عَبِرْنِنْ سَمَرِيَ دَ ذَيْ وَرْكٜىٰ دَغَ ثُوتَرْ ڢَتَرْ جِكِنْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wata rana sai ta ce wa uwargijyarta, “Da a ce ubangijina yana tare da annabin nan wanda yake Samariya, da ya warkar da shi daga kuturtarsa!”